Thursday 23 March 2017

الجمعية العمومية لمفوضية المنظمات بالعاصمة البلجيكية بروكسل / بحضور منظمة الهوسا السودانية الدولية

danna more don ka samu bayani Hausa
أقامة الجمعية العمومية لمفوضية المنظمات بالعاصمة البلجيكية بروكسل يوم الاحد الموافق 19-03-2017 الذي جمع كل منظمات المجتمع المدني ببلجيكا .
تمثل وفد منظمة الهوسا السودانية الدولية المشارك بقيادة :
النزير ابراهيم / مدير الاعلام و الاخ : انور هارون / عضو نشط بالمنظمة . 
وفي اطار ذالك تم منح فرص لعدد 17 منظمة جديدة التكوين في العام الماضي لتقوم بتعريف و توضيح نشاطها واهدافها للمنظمات الاخرى .
خاطب المدير الاعلامي الحضور بادئا بالتحية ثم نبذة عن النظام الاساسي واهداف المنظمة ونشاطاتها و بعض الانجازات خلال العام المنصرم ...
وقد ختم مدير الاعلام خطابه بكلمة شكر للمفوضية لمنحهم هذه الفرصة للتعريف بالمنظمة و نشاطاتها و اهدافها المستقبلية .
كما تم الاتفاق بحمد الله مع بعض المنظمات للتعاون في المصالح المشتركة
راجين من الله التوفيق لإكمال الاعمل القادمة .
اعلام المنظمة
An yi taron Majalisar na kwamitin ƙungiyoyin a Belgium birnin Brussels .Rranar Lahadi, 19/03/2017, wanda ya tara dukan ƙungiyoyin taimakon al'umma,.
Tawagar ƙungiyar Hausan Sudan ta kasa da kasa ta samu dammar dammar halattar wannan taro da jagorancin:
Nazir Ibrahim / mai Magana da yan ƙungiyar , da Anwar Harun / memba mai nashaɗi a cikin kungiya.
A wannan taro an bawa sababun ƙungiyoyi wanda a ka ƙirƙiro su a shekarar da ta gabata su 17 dammar gabatar da kansu kuma su samu horo daga tsofin kungiyoyi.
ƙungiyar Hausan Sudan ta kasa da kasa tana ɗaya daga cikin sababin ƙungiyoyi da aka bawa dama .
mai Magana da yan ƙungiyar ya tashaya ya baiyana manufofin ƙungiyar da ayyukan da ta aiwatar a baya kuma da wanda za ta yi a Angaba .