Sunday 2 June 2019

افطار منظمة الهوسا السودانية الدولية بولاية كسلا - ود الحلو


بسم الله الرحمن الرحيم

منظمة الهــــــــوســــــا السودانيه الدولة

بتاريخ 25 رمضان - الموافق 30-05-2019

أقيم الإفطار الجماعي بولاية كسلا بالتنسيق مع شباب محلية والحيلو وبرعاية الأخ / علي محمد عبدلله قلم
وشكرا لكل الحضور من شباب وشيوخ ورجال الإداره الأهليه من الهوســـــا لحضورهم.
وقد كان الحضور بي العدد الكبير يقدر بي 300 شخص
وقد خاطبه الحضور الآخ / علي خليل وشكرهم وشكر كل من كان له يد في هذه المنظمه.
وتحدث الاخ / موسي ابراهيم عن اهمية التعليم والصحه والوعي لدى الشباب.
والاخ يعقوب ايضا شكرا كل الحضور وتحدث عن العادات الضاره وايجاد الحلول لها.
وفي الختام تحدث الاخ على صلاح و الاخ حسن مزارع عن كيف يتم حل مشكلة عمل البنات في المنازل وتحمل الشباب كل تكالف الزواج. وان يكون الاهتمام بفتيات الهوســـــا حتى يكُونْ طبيبات ومهندسات ومعلمات.

إعلام المنظمة




Taron Buda bake na Kungiyar Hausawan sudan ta kasa da kasa ofishin sudan


da sunan allah mai rahma mai jinƙai

ƙungiyar hausawa ta kasa da kasa reshen sudan

 a ranar 20 ga watan azimi wanda yayi daidai da 25/05/2019 tayi tarom buɗa baki na wannan shekara ta 1440 hijra da haɗin gwiwar ƙungiyar ɗaliban hausawan sudan da dandalin matasa hausawa na (ondurman)

wannan taro ya samu halartar manya manya masu faɗa aji na alumar hausa da matasa da ɗalibai ƴan makaranta da mata baki ɗaya.

 bayan ansha ruwa, nan take sai shogaban ƙungiyar ɗaliban hausawan sudan ya  soma wani takaitacen bayanin da yafara  barka da zuwan baƙi  kuma ya nuna farin cikin sa da yan uwan da suka samu dama halatar wannan taro

bayan haka sai Abdalla Saleh babban masani game da aikin taimako ya tofa albarkacin bakin sa a ya yiwa ƴaƴan ƙungiyar alƙawarin basu horo bisa aikin taimako da sauran su kuma ya tuna tar da matasa a kan abinda yake faruwa a sudan domin hausawa su san abinda yakamata su yi domin suma adama da su domin cigaban alumar su

bayan sa sai mai lura da aiyukan kungiya wato mohammad al,amin shi ma ya tofa albarkacin bakin sa bis aiyukan ƙungiya ta yi tun da aka ƙir ƙiro ta  har zuwa buda bakin da tayi a yan kuna bakai a wannan azumin na 2019 daga bisani ya miƙa godiyar sa ga Dr Ahamed Ali Galam wanda ya shigo wannan ƙungiya da ƙarfin sa ya dagata sama ya kawomata aiyuka da yawa  muna fatan Allah ya saka masa da alhiri
gaisuwa daga magatakardar ƙungiya