Friday 31 May 2019

افطار منظمة الهوسا السودانية الدولية بام درمان

مكتب السودان
بتاريخ 20 رمضان - الموافق من 25/05/2019
نظمت الافطار السنوي للعام 1440هـ بمركز شباب امدرمان بالتضامن مع رابطة طلاب الهوسا بالجامعات والمعاهد العليا وملتقي أبناء الهوسا اﻻول.
حظي الافطار بحضور من القيادات والشباب والطلاب و المرأة .
بعد الافطار مباشرة اقيمت ندوة مقتصر بدء كلمة الرابطة بترحب للضيوف وشاكرين لهم الحضور الذي جسد روح التعاون والأخاء بين الأمة ، ومن جانبه أشاد عبدالله صالح المدرب والخبير الإستراتيجي بفكرة الإفطار وحث الشباب علي اﻻستفادة من التغييرات الماثلة بالسودان وذلك بتكوين المنظمات والجمعيات الخيرية في اﻻحياء وتفجير طاقاتهم بالعمل الطوعي وأكد علي إستعداده التام في تدريب وتأهيل الكوادر الشبابية والطلابية والمراة في المجالات المختلفة.
ثم تحدث محمد اﻻمين قرقاجيا ، ممثل المنظمة حيث اشار لفكرة المنظمة ودور الشباب في تاسيسها وقال ياتي هذا الإفطار والمنظمة تفقد المرحوم مرتضي ﻻفيا ، الشاب الغيور علي أمته وذكر بعض انجازات المنظمة المتمثلة بناء فصل دراسي بخلوة عبدالله مسعود بوﻻية النيل اﻻبيض، وزياراتها اﻻجتماعية لتفقد اﻻحوال وتقديم واجب العزاء والمساهمة المادية للأسر بتندلتي ، وفقاد، وحمراء ، وأيضا المساهمة في الأوبئة بوﻻية كسلا ، ابان حمي شنكفونيا ( الكنكشة ) ، تمثل في توفير بعض إحتياجات وصيانة لمركز صحي غرب القاش ومركز الشهداء ببانت.
وأيضا توسيع ماعون الإفطار خارج الخرطوم ليشمل سنار ، القضارف ، كسلا.
وهنالك مشاريع تحت التنفيذ منها صدقة المرحوم عبدالعظيم بوﻻية الجزيرة قرية ودالرعية ، شمل فصليين دراسيين ، ومشروع المراة المنتجة بمنطقة جبل اولياء بوﻻية الخرطوم.
وبشر أيضا بالمنح الدراسية ودعى الي التعاون والتكاتف بين اﻻمة وحثهم على التعليم و كذلك اشاد بمجهودات الاخ الغيور الدكتور احمد قلم الذي دخل المنظمة بكل قوة كما قال هذه الاعمال الخيرية كلها من جهده.
وأخيراً كرمت اللجنة المنظمة للإفطار الداعميين والراعيين للإفطار وهما : جيران عيسي وابنها ناطق اوغلو من روسيا واعمال ادريس زيتونة 
للإنتاج الزراعي والحيواني ، علي مساهمتهم المادية لنجاح الافطار 








.

Sunday 26 May 2019

Taron Buda bake na Kungiyar Hausawan sudan ta kasa da kasa ofishin Gadare


ƙungiyar hausawan Sudan ta ƙasa da ƙasa
Reshen sudan ofishin jahar (gadare )
ranar 8 ga watan azimi wanda yai daidai da 13/05/2019 Ofishin Gadare yayi taron buɗa baki a karamar hukumar gadare.
Wannan taro ysamu halatar mutane sama da mutun ɗari, aikin su hada wasu manya manyan Hausawan Jihar masu faɗa aji a wasu ƙabilun da suke zaune tare da Hausawa.
bayan buɗa baki nan take sai wani ya tashe yagabatar da mutane uku domin faɗakarwa a taƙaice saboda ƙarancin lokaci tsakanin sallar magariba da isha,i.
da farko angabatar Mallam izaddin abakar wanda shi malami ne babba afannin ilimin addini wanda ya kawo bayanai a taƙaice akan matasa da kuma ƙungiyoyi masu temako akan abun buɗa baki ga masu azimi da falalar yin hakan
daga bisani ya yaba aikukan da kungiyar hausawa ta ƙasa da ƙasa ta keyi na takmaka masu galiho da kuma ƙoƙarin da take na taimakawa marayo da masu ƙaramin ƙarfi a kan su ji gaba da karato malamin ya yi tsokaci ga iyayan yara a kan lura da tarbiyar su da kula da lafiyar su domin sune manyan gobe
mutun na biyu ~wanda shine mai kula da aiyukan ƙunƙiyar a jahar gadare wato ɗan uwanmu (atayif ahmad)wanda shima ya kawo bayanansa a taƙaice wanda yayi bayanin sa akan wayar wa da jama, a kan muhimmancin shiga ƙungiya da kuma bada gudun mawar su akan kaikin taimakon Al’uma da hadin kai kuma yai bayani akan muhimmancin karato ga yara mata da maza y ace domin muhimmancin sa manzon Allah y ace a nimi Ilimi ton ranar haifuwa har ranar ƙareshe, kuma ya ƙara da cewa awnnan ƙungiyar ta kawo cigaba sosai musammam ta ɓangaren sauya makarantun allo na gargajiya zuwa makarantun zamani, aikin da take a yanzunnan ya ishemu shaida wanda ta ginia aje na farko a makarantar Abdallah bin masoud ta garagjiya a jahar farin koji birnin rabak
daga garshe sai ya mikawa wani malamin makaranta domin ya cigaba da wayarwa bias ilimi da tarbiyar yara .
wato shine mutun na uku mallan anas ali wanga she shugaban wata makaranta ne a gadare sannan yayi karatun kimiyya a tarbiya wanda yai bayani mai ratsa jiki inda yace wannan lokaci ne na ilimi wanda bayada ilimi ya zame abin ware domin yanzu kowaci irin haraka za kayi said a ilimi shiyasa yace ya kamata mu fito matan da mazan mu ƙwatowa kan mu ince a neman ilimi yanda manzun Allah y ace niman ilimi farilla ce ga duka musulmi maza da mata
kuma y ace duka matsalolin da Hausawa suke samu yana dangana a kan rashin ilimi kuma da auren uwri , daga nan sai ya miƙa saƙonsa ga matasa mata da maza a kan jajircewa su ga sun kamala karatun su har samun manyan maƙamai yawa dr da frofisa sa sauransu daga ƙarshe sai ya tabo matasan da busuyi karatu ba y ace suyi ƙoƙari su sanu sana’a domin samu kyakyawar rayuwa
daga ƙarshe ya miƙa godiyar sag a wannan ƙungiya mai manufofi ma su kyau yana cewa yana fatan Allah ya ƙara ƙarfafa gwiwar masu tafiyar dawannan ƙungiyar














افطار منظمة الهوسا السودانية الدولية مكتب ولاية القضارف محلية القضارف

منظمة الهوسا السودانية الدولية
مكتب ولاية القضارف :
بتاريخ : 08 رمضان 1440 الموافق 13/05/2019
تم بفضل الله الإفطار الجماعي بولاية القضارف بحضور قيادات الامة الهوسا بالولاية و حظى الحضور عشائر القبائل المجاورة و كان الحضور مقدر بأكثر من مئة شخص .
بعد الافطار مباشرة بدءت ندوة مختصرة عن المنظمة و دورها في المجتمع ، وكانت كلمة الشيخ/ عز الدين ابكر ، المرشد والموجه الديني الذي اختصر كلمته على حث الشباب والمنظمات الخيرية على إفطار الصائم وفضله الكبير على الناس مشيداً بدور المنظمة على هذا الجانب كما حث على الاهتمام بالتعلم و التربية الصحيحة للاطفال بأنهم جيل الغد .
و الكلمة الثانية لممثل المنظمة بالولاية الاخ/ الطيب أحمد والذي قام بتعريف الحضور على المنظمة ودورها الفعال في مجال التوعية ومكافحة الظواهر السالبة و تشجيع التعليم وقال خير دليل لما قدمته المنظمة في التعليم جهدها في تطوير الخلاوي التقليدية في هذا المجال قامت المنظمة ببناء فصل دراسي في ولاية النيل الابيض ( ربك ) ومن جانبه آشاد بدور صاحب المبادرة الروسي ( رسلان خاناريكوف ) وكل من ساهم في هذا العمل الخيري واختتم حديثه بالحث على سلك طريق التعليم للجميع واستخدام العقل بدل البدن في عملية الانتاج كما يفعل الغرب.
وكانت كلمة الختام للأستاذ/ أنس علي منقه مدير مدرسة اكتوبر ، وقد دار حديثه حول التربية بصفة عامة ضاربا على اوتار حساسة في ذاك المجال وأشار في قوله لدور الآباء والأمهات في التربية وما يواجهونه مع الطلاب في المدارس بسبب قلة همة آباءهم في التربية الصحيحة ،وأشار في كلمته قائلا مما يضر بأبناءنا هو عدم الهمة في التعليم و الزواج المبكر .
وأختتم خطابه على حث الاباء بتعليم المرأه وعدم تجاهلها في هذا المجال لضمان تربية أبناء صالحين .






























افطار منظمة الهوسا السودانية الدولية مكتب ولاية سنار محلية ام شوكة

منظمة الهوسا السودانية الدولية 
مكتب ولاية سنارالوحدة الإدارية ام شوكة
-

التاريخ : 19رمضان الموافق 24/05/2019
تم بفضل الله الافطار الجماعي بولاية سنار  بحضور نسبة كبيرة جدا من أهالي المنطقة.

بعد الافطار   
تحدث كل من الأخ عمر ابكر مسؤل اعلام المكتب و الاستاذ عبد العزيز عبد الله الفكي من مؤسسي مدرسة اليافعين ثم كلمة الشيخ حمزة يوسف ممثل منطقة الدندر.
ثم كلمة ممثل فقاد على محمد 
وايضا كلمة ممثل رابطة ام شوكة الاستاذ: انس مصطفى 
وكانت كلمة الختام من مدير مكتب الولاية الاستاذ: بابكر على عمر الذي  بدء بالشكر لاصحاب الايادي البيضاء رجال البر و الاحسان الا و هم الدكتور حسن وقيع الله و الدكتور احمد علي قلم و سالين الله عز وجل ان يجعل عملهم هذا في ميزان حسناتهم حيث واصل خطابه عن دور المنظمة على هذا الجانب  و واصل حديثه عن دور المنظمة على هذا الجانب  كما حثو الامة على الاهتمام بالتعلم و التربية الصحيحة للاطفال لانهم جيل الغد ،و وضع برامج ترابطية لشباب القبيلة في الولاية. 
 وألمشاكل التي تواجه أمة الهوسة بصورة عامه.

وايضا إشادو بالمنظمة ودورها الفعال تجاه تنمية الأمة الهوساوية 
والكلمة السادسة 
لممثل رابطة ابناء ام شوكة.

وبعد انتهاء البرامج تم عقد اجتماع تفاكري مع شباب ام شوكة وشباب الدندر وشباب فقاد وشباب مرفع.

كما تتقدم المنظمة بكل الشكر و العرفان لكل من ساهم بوقته وماله
                 إعلام مكتب الولاية



اباء بتعليم المرأه وعدم تجاهلها في هذا المجال لضمان تربية أبناء صالحين .

Taron Buda bake na Kungiyar Hausawan sudan ta kasa da kasa ofishin Sinnar karamar hukumar Umshoka

Da sunan Allah mai rahama mai jikai
kungiyar hausawan Sudan ta ƙasa da ƙasa
reshen sudan ofishin jahar( sinnar) karamar hukumar (amshoka)
 ranar 19 ga watan azimi wanda yayi daidai da ranar 24/05/2019 tayi gaga rimin taron buɗa baki a jahar ta sinnar wanda ya sami halar tar mutane da dama sosai daga ƴan garin bayan anyi buɗa bakin sai aka soma tattaunawa inda ɗan uwan mu wato ( umar abubakar ) wanda shi ma aikacine a ma'aikatar labarai ta ofishin jahar sai malan (abdul'aziz abdullah)wanda yana cikin wanda suka tsaya sosai wajen ganin an ƙaddamar da makarantar alya'fien ) sannan sai maganar malan (hamza yusuf ) wanda shine yazo amatsayin wakilin (dindir) sai mai wakiltar (faƙad ) wato ali muhammad ) sannan sai maganar mai wakiltar kungiyar (amshoka) malan anas mustafa) yakasance anrife taron da maganar shugaban ofishoshi na jahar wato malan (babikir ali umar ) wanda ya soma da godewa wanda su suka soma wannan farar tafiya mai farin aiki da zummar allah ya saka musu da alkairi amen kamar irin su dakta ( hasan waƙi allah) da ( dakta ahamed ali ) muna tawasali da wannan aiki da sukai allah yasa saka musu da mafificin alkairi amen sannan yai bayani akan wannan ƙungiya akan aiyukan ta da takeyi musammam yadda tame da hankali akan karantar wa da tarbiyantar da yara wanda sune manyan gobe sannan ya fadakar akan matasan wannan ƙabila da su kula sannan su guji duk wani tashin hankali da zai shafemu da kuma ƙabilar mu baki ɗaya sannan ya tsananta akan kungiya da aikinta da ta kula da duk wata ɓaraka da ta tasowa wannan ƙabila baki ɗaya sai magana ta shida wacce shugaban kungiyar na amshoka yayi bayan haka sai taron ya ƙare wanda hakan ya ƙara sa jituwa tsakanin matasan ) amshoka) da na dindir) da na faƙad) da na murafa) kamar yadda kungiyar ta ke miƙa godiyar ta ga wayenda suka temaka da lokacinsu da karfinsu da kuɗinsu sanarwa daga ofishin jahar