Wednesday 16 November 2016

تهنئة من منظمة الهوسا السودانية الدولية الى عضو المنظمة ايمن بشير

💐💐 تهنئــة 💐💐
تقدم منظمة الهوسا السودانية الدولية احر التهاني و التبريكات للاخ/ ايمن عضو منظمة الهوسا بنيله الميدالية الذهبية لفوزه في سباق المرسون بدولة لبنان .
هذا شرف للشعب السوداني عامة و الامه الهوساوية خاصة .
نتمنى له مزيدا من التفوق و النجاح
فتعالوا جميعا اخواني الكرام
نقولوا لزميلنا الفايز
الف الف مبروووووووك
مع تحيات
مدير الاعلام
النزير ابراهيم



Saturday 12 November 2016

kungiyar hausawan sudan ta kasa da kasa reshen sudan


ƴan ƙungiyar Hausawan Sudan ta ƙasa da ƙasa reshen Sudan sun iya birnin Kosti sun samu kyakyawar tarba daga magabatanmu na Kosti sun tattauna bisa tafiya birnin Tandalti dan kai taziya ga ƴan uwan da Hatsarin kwale kwale da ya abkamusu an rasa rayuka 22 . 
Allah yakaisu lafiya

بفضل الله سبحانه و تعالى وصل وفد منظمة الهوسا السودانية الدولية الى مدينة كوستي و الحمد لله تلقى استقبال حاشد من مواطني كوستي و هذا جانب من اجتماع تنويري قبل التحرك الى مدينة تندلتي.
نتمنى لهم التوفيق و السداد 
مع تحيات النزير ابراهيم
مدير الاعلام و الاتصالات










Friday 11 November 2016

ƴan ƙungiyar Hausawan Sudan ta ƙasa da ƙasa reshen sudan sun kai taziya ga ƴan uwan da hatsari ya abka da su a wani rafi

Bayane daga Ƙungiyar Hausawan Sudan ta Ƙasa da Ƙasa.
Bayan gaisuwar musulimci .
Muna so mufaɗakar daku.
Ranar asaba mai zuwa 12/11/2016 ƴan ƙungiyar reshan ƙasar Sudan zasukai taziya ga ƴan uwan wayanda suka rasa rayukansu a hatsarin kwalikwali yayin da suka tashi daga garinsu zuwa gonakinsu aik .kwalikwalin dai yakife a cikin wani rafi ne. anrasa rayuka 22 awannan hatsarin.
Tawagar yan kungiya tana ƙunshe da mutune masu yawa sune.
1- MOHANED ALAMIN/ Sugaban ƙungiyar reshan ƙungiyar asudan .
2- shugabar mara ta ƙungiya reshan sudan
3- Abdelwahab /shugaban ƙungiyar ƙasd alsabil
DA WASU MINBOBI Guda huɗu sune
1- Nasir Abbas
2- Mohamed Noor
3- Hassan BAdamas
4- Yahaya Hasas
Kuma da wasu manyan shugabanin Hausawa na yankin Nel alabiyad.
wannan tawaga tana dauke da wani taimako ga yan uwan wanda hatsarin ya abkamusu.
daga ƙarshe . muna fata Allah ya kaisu lafiya, kuma yadakow da su lafiya .
Gaisuwa daga nazir ibrahim
mai magana da yaun ƙungiya

تحرك وفد منظمة الهوسا السودانية الدولية الى مدينة تندلتي لتقديم واجب عزاء اسر شهداء خور ابو حبل

اعلان هام
السلام عليكم ورحمة الله تعالي وبركاته
بإذن الله سيتوجه وفد منظمة الهوسا السودانية الدولية يوم السبت المقبل 12-11 2016 الي مدينة تندلتي لتقديم واجب العزاء ﻷسر شهداء ابوحبل بمدينة تندلتي .
ويتقدم الوفد الأستاذ /
محمد اﻻمين محمد
مدير المشروعات
ومديرة المرأة والطفل
والوفد المرافق لهم
الأستاذ/ عبدالوهاب مدير منظمة قصد السبيل الخيرية وبعض اﻻعضاء كل من:
ناصر عباس
محمد نور
حسان بدماس
يحي حسن
الاخت فاطمة
الاخت مروه زكريا
الاخت منى
وكذلك عدد من القادة العاملين بوﻻية النيل اﻻبيض.
سيقوم الوفد بتقديم بعض الدعومات لأسر الشهداء .
نسأل الله ان يحفظهم في ذهابهم وعودتهم .
مع تحيات النذير إبراهيم
مدير الإعلام والاتصال